1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Salon rayuwaNajeriya

Ƙeƙe da Ƙeƙe: Tsadar kudin jami'a na raba matasa da karatu

26:00

This browser does not support the video element.

Abdul-raheem Hassan Abdoulaye Mamane
March 26, 2024

Daliban marasa karfi a jami'o'in gwamnatin tarayya a Najeriya na fuskantar cikas a karatunsu, bayan da hukumomi da dama sun kara kudin makaranta da kashi 100. Wananan mataki ya tilasta wa wasu dalibai marasa galihu barin makaranta, wasu kuma na iya jinkirta karatunsu na akalla shekara guda. Ya za a magance wannan matsala?