1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Aikin ceton jama'a a Nepal

Abdourahamane HassaneMay 13, 2015

Wata sabuwar girgizar ƙasar da ta auku a Nepal ta kashe mutane kusan 65.

Nepal Kathmandu erneutes Erdbeben Stärke 7.4
Hoto: Reuters/A. Perawongmetha

Sojoji a ƙasar Nepal na ci gaba da neman mutanen da suka maƙale a cikin tarkaccen gine-ginen da suka ruguje. A sakamakon wata sabuwar girgizar ƙasar da ta auku a gabashin birnin Katmandu a lardin Dolakha a jiya Talata.

Gwamnatin ta ce ya zuwa yanzu mutane 65 girgiza wacce ke da ƙarfin maki bakwai da ɗigo ukku a mau'nin Richter ta rutsa da su yayin da wasu da dama suka jikata.

Tsallake zuwa bangare na gaba Babban labarin DW

Babban labarin DW

Tsallake zuwa bangare na gaba Karin labarai daga DW