SiyasaAfirka
Ruwan sama ya haddasa barna a Kenya
March 9, 2026
Talla
'Yan sanda sun bayar da rahoton mutuwar akalla mutane 23 a babban birnin Nairobi kawai, yayin da kungiyoyin ceto ke ci gaba da fitar da gawawwaki da kuma taimaka wa mutanen da suka makale.Ruwan sama kamar da bakin kwarya da ya afkawa birnin Nairobi ya mayar da manyan hanyoyin birnin zuwa ambaliyar ruwa da ta mamaye dubban gidaje da kasuwanni.