1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ceto bakin-haure a Libiya

Suleiman Babayo
July 12, 2019

Masu gadin tekun Libiya sun kama jirgin ruwa dauke da bakin-haure fiye da 20

Libyen Luftangriff Tajoura Detention Center bei Tripolis
Hoto: Reuters/I. Zitouny


Masu gadin gabar tekun Libiya sun bayyana kama wani jirgin ruwa dauke da bakin-haure fiye da 20 masu neman tsallaka teku domin shiga kasashen Turai. Kofofin yada labaran kasar ta Libiya sun ce bakin-haure sun fito daga kasashen Masar, da Sudan, gami da Libiya.

A cikin wata sanarwa hukumomin sun bayyana mika mutane ga masu aikin jinkai gami da taimakon lafiya, inda aka kai su wani sasansanin 'yan gudun hijira.
 

Tsallake zuwa bangare na gaba Babban labarin DW

Babban labarin DW

Tsallake zuwa bangare na gaba Karin labarai daga DW