1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An sallami shugaban hukumar EFCC

Zainab MohammedDecember 28, 2007

Shugaban Rundunar ‚yansanda a tarayyar Nigeria Mike Okiro,ya sanar da tura shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashwa ta EFCC Nuhu Ribadu,zuwa cibiyar nazarin harkokin tsaro na shekara guda a jihar Plateau.Wannan dai manazarta kann lamuran kasa sun bayyana shi da kasancewa,wani yunkuri ne na karya marta bar Nigeriar,wadda ta taka rawa wajen yaki da rashwa a karkashin hukumar ta EFCC:Mai bincike kann Nigeria dake kungiyar kare hakkin jamaa ta human right WatchChris Albin-Lackey,yace barin wannan hukuma da Ribadu zai yi,tamkar wani mayar da hannun agogo baya ne dangane dangane da harkokin rashawa a Nigeria.Shugaba Umaru Musa ‚Yar Adua,wadda ofiyhinsa ce keda alhakin kirkiro wannan hukuma a ta EFCC akarkashin doka,baice komai kawo yanzu dangane da wannan batu.