1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Dambarwar siyasa a Jamhuriyar Nijar

Ahmed SalisuAugust 6, 2015

Al'amura sun fara kankama gabannin harkokin zaben shugaban kasa a Jamhuriyar Nijar, inda 'yan siyasa da masu ruwa da tsaki kan zaben ke cigaba caccakar juna.

Hama Amadou bei der ersten Wahlrunde im Niger
Hoto: picture-alliance/Photoshot

'Yan siyasa da hukumomin da ke da ruwa da tsaki kan zaben shugaban kasa a Jamhuriyar Nijar sun fara shirin zabe wanda za a gudanar cikin shekara mai kamawa. Sauran al'ummar gari da masana harkokin siyasa kuwa tsokaci suka fara yi kan batun.

Tsallake zuwa bangare na gaba Rahotanni da Sharhuna
Tsallake zuwa bangare na gaba Babban labarin DW

Babban labarin DW

Tsallake zuwa bangare na gaba Karin labarai daga DW