Shirin wannan lokaci zai tattauna ne da wasu matasan arewacin Najeriya Khalifa Muhammad Yahya da Malama Sadiya Nasir a game da kokarin sassauta kudaden hidimar aure. Wannan ya zo ne bayan gwamnati a Sokoto ke nemam samar da dokar da a hukumance za a takaita kashe dukiya lokacin auren.