Shirin na wannan lokaciy ya tattauna ne a kan zafin kishi tsakanin matan da mazajensu ke kara aure mussaman a arewacin Najeriya. Mun gayyato Malama Yalwati Bature Abdullahi mai sharhi a kan zamantakewa, da kuma Tijjani Mohammed Musa, magidanci a Najeriya.