1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Girka bataliyar sojin Faransa a Nijar

May 25, 2011

Ƙungiyoyin fara fula na nuna adawa ga ƙasar Faransa akan manufofin da ta ke da su na tsaro a Nijar

Hoto: DW

ƙungiyoyin farar hula a jamhuri'yar Nijar na nuna rashin jin daɗin su game da abinda suka ƙira yunƙurin da ƙasar Faransa ke yi na neman girka wata bataliyar sojojin ta a ƙasar,Wakilin mu Gazali Abdu Tasawa ya aikomana da ƙairin baiyani.Sannan kuma dangane da wannan batu Abdourahamane Hassane ya yi fira da Kanal Habu Umaru tsofon wakilin ƙasar ta Nijar a cikin kwamitin tsaro na ƙungiyar ECOWAS kana kuma tsohon gwamna jahar Damagarame

A ƙasa za a iya sauraron sautin waɗannan rahotannin.


Mawallafi: Gazali Abdu Tasawa
Edita : Abdourahamane Hassane

Tsallake zuwa bangare na gaba Bincika karin bayani

Bincika karin bayani

Tsallake zuwa bangare na gaba Babban labarin DW

Babban labarin DW

Tsallake zuwa bangare na gaba Karin labarai daga DW