1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Gobara ta kashe mutane a Paris

Abdul-raheem Hassan
February 5, 2019

Akalla mutane bakwai sun mutu sama da mutane 28 sun jikkata a hatsarin gobara da ta tashi a wani dogon bene mai hawa takwas da ke yankunan masu alfarma a yammacin birnin Paris.

Frankreich, Paris: Sieben Tote und ein schwer Verletzter nach Gebäudebrand
Hoto: Getty Images/G. van der Hasselt

Jami'an kashe gobara na birnin sun bayyana fargabar karuwar adadin asarar rayuka sakamakon mumnan rauni a yayin gujewa tirnikewar hayaki, ana dai cigaba da ayyukan ceto wadanda hatsarin ya ritsa da su. Sai dai kawo yanzu ba a kai ga gano musabbabin tashin gobarar ba, amma hukumomin sun kara tura jami'an gaggawa domin kwashe mutane da ke yankin.

Tsallake zuwa bangare na gaba Babban labarin DW

Babban labarin DW

Tsallake zuwa bangare na gaba Karin labarai daga DW