Hare-hare a birnin Dhaka na Banlgadesh
July 1, 2016Talla
Ya zuwa yanzu dai babu wani karin bayyani da aka samu dangane da wannan al'amari sai dai wasu shaidu sun ce sun ji karar bindigogi a otel din da ke a wata unguwar da ke da jami'an diplomasiya na kasashen waje da dama a birnin na Dhaka.
Ofishin jakadacin Amirka a bisa shafinsa na Twitter ya ce harin ya hada har da yin gakuwa da mutane.