Harin 'yan ta'adda ya hallaka ministan tsaron Mali
April 26, 2026
Talla
Harin wanda jami'an sojin suka tabbatar da murkushe shi, sai dai da safiyar wannan rana an sake jiyo amon harbin bindiga da aka tabbatar da barkewar fada a garin na Kati, tungar mulkin Mali.
'Yan tawayen Abzinawa sun sanar da yarjejeniyar da za ta bai wa sojojin Rasha damar ficewa daga garin Kidal da ke arewacin kasar, wanda suka yi ikirarin cewa yana karkashin ikonsu gaba daya.
Karin Bayan Yan awaren Azawad na Mali sun yi ikirarin kwace iko da Kidali :