SiyasaAfirka
A Mali an kama wasu sojoji da yunkurin yin juyin mulki
August 10, 2025
Talla
Janar Abass Dembélé, tsohon gwamnan yankin Mopti ta tsakiya kuma jigo a cikin sojojin, yana cikin wadanda aka kama.
Tun a shekara ta 2012 Kasar ta Mali ta fada cikin tashin hankali sakamakon hare-hare daga kungiyoyin da ke da alaka da Al-Qaeda da IS.
Sojojin da ke mulki sun kau da kai daga abokan kawancen kasashen Yamma, musamman tsohuwar uwargiyarsu Faransa, don karkatawa zuwa ga Rasha da sunan neman cikakken yanci.