SiyasaInganta dangantaka da Ghana02:18This browser does not support the video element.Siyasa12/13/2017December 13, 2017Jamus na bukatar fadada huldarta a kasashen Afirka, wannan ya sa aka zabi kasar Ghana a matsayin kasar da za a kulla hulda da ita. Saboda haka ne ma shugaban kasar Jamus Frank-Walter Steinmeier ya yada zango a kasar Ghana. Kwafi mahadaTalla