1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Inganta dangantaka da Ghana

02:18

This browser does not support the video element.

December 13, 2017

Jamus na bukatar fadada huldarta a kasashen Afirka, wannan ya sa aka zabi kasar Ghana a matsayin kasar da za a kulla hulda da ita. Saboda haka ne ma shugaban kasar Jamus Frank-Walter Steinmeier ya yada zango a kasar Ghana.