Jama'a na yin ƙaura daga Somaliya
December 26, 2011![Internally displaced Somalians watch as food aid arrives for distribution at an IDP camp in Wajid, about 450 kms (279.6 miles) southwest of the capital Mogadishu, Sunday Dec. 4, 2005. The U.N.'s World Food Programme on Sunday delivered its first aid shipment to starving Somalis since pirates prowling its lawless coast forced them to take a dangerous and slow land route. The 14-truck convoy arrived in Wajid, a barren and scrubby town in south-central Somalia, after a 13-day trip from the Kenyan port of Mombasa, a route the aid trucks have not taken in four years because of the cost and difficulty. (AP Photo/Antony Njuguna, Pool)](https://static.dw.com/image/15427371_800.webp)
Majalisar .Ɗinkin Duniya ta ba da sanarwa cewa mutane a ƙalla dubu 300 ne yan ƙasar Somaliya farin da ya hadasa yuwan ya tilasta wa arcewa zuwa gudun hijira a ƙasar Etiopiya da ke maƙobta da ƙasar
Sanarwa ta ce a kowacce rana ɗaruruwan jama'ar ne ke yin ƙaura daga ƙasar Somaliya a ya yin da faɗa da ake gwabzawa tsakanin ƙungiyar yan tawaye ta Al-Shebab da dakarun gwamnatin ke ƙara yin ƙamari. Wani jam'in Majalisar Ɗinkin Duniya da ke a sansani yan gudun hijira na Dolo Ado ya ce lamarin ya kazance saboda rashin wuraran da ba a da su na fake yan gudun hijira waɗanda ke tuɗaɗowa a kowacce rana. Ya kuma ce yan gudun hijira su kan sayar da abinci da ake ba su domin sayan tufafai ko wata cimakar ta daban irin su madara shinkafa da suga.
Mawallafi : Abdourahamane Hassane
Edita : Umaru Aliyu