1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar: Matsalar tsaro ta shafi ilimi

04:01

This browser does not support the video element.

Gazali Abdou Tasawa AMA/LMJ
January 10, 2023

Ayyukan kungiyoyin 'yan ta'adda a Jamhuriyar Nijar, na ci gaba da yin barazana ga makomar ilimi a wasu yankunan kasar. Matsalar rashin tsaron dai ta tilasta rufe makarantu a wasu kauyukan, tare da kwaso daliban zuwa wasu manyan garuruwa. Sai dai daliban kauyuka da dama sun dakatar da zuwa makarantar baki daya.