SiyasaAn bude makarantu a fadin kasar Nijar03:43This browser does not support the video element.SiyasaMohamed Tidjani Hassane ZMA10/06/2021October 6, 2021An bude makarantu a duk fadin jamhuriyar Nijar, bayan hutu na watanni uku kamar yadda mahunkuntan kasar suka tsayar. A birinin Damagaram dubban dalibai ne cikin murna suka koma azuzuwa bayan share dogon hutu.Kwafi mahadaTalla