Kharim Khan zai jagoranci kotun ICC
June 16, 2021![Bildkombo Internationaler Strafgerichtshof Fatou Bensouda und Nachfolger Karim Khan](https://static.dw.com/image/57906628_800.webp)
Talla
Karim Khan ya maye gurbin Fatou Bensouda 'yar kasar Gambiya wacce ta kwashe shekaru 12 a kan matsayin. Khan zai fara aiki ne da manyan ayyuka a gabansa na kaddamar da bincike a game da rikici tsakanin Isra'ila da Falasdinu da batun Afghanistan da kuma Philipins.