Karuwar bullar cutar Ebola a Afirka
August 28, 2014Talla
Yayin da Tarayyar Najeriya ke cewar ta na dab da cin nasara a yakin da ta daura da cutar nan ta Ebola mai saurin hallaka mutane, sai ga shi cutar ta bulla a Jamhuriyar Dimokradiyyar Kwango ko da dai hukumomi a kasar sun ce karfin cutar bai kai wanda ake da ita a yammacin Afirka ba.