Ana kada kuri'ar zabe a Moroko
September 8, 2021![Wahlen in Marokko | 2016](https://static.dw.com/image/59079687_800.webp)
Talla
Kimanin mutane miliyan 18 ne ake sa ran za su kada kuri'unsu a zaben majalisun dokoki mai kujeru 395, da kuma sauran kujerun kananan hukumomi da na yankuna sama da 31,000 a kasar Moroko.
Wannan dai shi ne karo na uku da ake zabe a kasar Moroko, daya daga cikin kasshen da ke arewacin Afirka tun lokacin da aka gabatar da sabon kundin tsarin mulki a shekarar 2011.