Mahukuntan Japan sun soki Koriya ta Arewa
October 2, 2019![Nordkorea feuert erneut "Projektile"](https://static.dw.com/image/50670604_800.webp)
Talla
Jim kadan bayan harba makamin ministan tsaron Kasar Japan Taro Kono ya bayyana cewar makamin da Koriya ta Arewan ta harba ya sauka a yankin hada-hadar tattalin arzikin Japan. bayan firaiminista Shinzo Abe ya bayyana wannan mataki da Koriya ta Arewa da dauka a matsayin karya dokokin Majalisar Dinkin Duniya, tare da shan alwashin ci gaba da goyon bayan Amirka da sauran kasashe don kare al'umma da kuma zama cikin shiri.