Kungiyar ADF ta kashe mutane 31 a Kwango
July 28, 2026
Talla
Rahotanni sun ce hare-haren sun faru tsakanin ranar Larabar makon da ya gabata zuwa ranar Litinin, inda akalla mutum 18 suka mutu a kauyen Njiapanda-Bela da ya yi fice wajen ma'adinai. Sai dai wasu majiyoyin tsaro sun ce adadin wadanda aka kashe na iya kaiwa kusan 50.
Karin bayani : Kungiyar ADF ta kashe mutane 31 a Kwango
Kungiyar ADF mai alaka da kungiyar IS na ci gaba da addabar yankunan Ituri da Arewacin Kivu, inda ake zarginta da kashe fararen hula da kuma karbar haraji daga manoma da masu hakar ma'adinai.Harin ADF mai alaka da IS ya kashe mutane kusan 40 a KwangoHarin ta'addanci ya kashe mutanen Jamhuriyar Kwango kusan 20