Manyan zabuka a kasashen Afirka da dama
October 29, 2015![Tansania Wahlen](https://static.dw.com/image/18804318_800.webp)
Talla
Zabubbukan dai sun gudana cikin wani yanayi na kwanciyar hankalin da lumana musamman a kasar Cote d'Ivoire, yayin da a Tanzaniya, musamman a tsibirin Zanzibar aka fuskanci kura-kurai da zargin aringizon kuri'u. A Jamhuriyar Kwango an fuskancin karancin fitowar masu zabe.