1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matan mabaratan da Nijar ta kwaso daga Senegal

05:04

This browser does not support the video element.

August 15, 2022

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta daure wasu mabarata 'yan kasarta da ta kwaso daga kasar Senegal. A cikin wannan bidiyon DW Hausa ta ziyarci matan wadannan mabarata da ke rayuwa a kauyukan kasar don jin yadda suke rayuwa ba tare da mazajensu da hukumomi ke tsare da su ba.