1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Tattalin arziki

Matsalar kwari a yammacin Afirka

July 20, 2017

Kasashen yammacin Afirka na neman hanyoyin shawo kan matsalar kwari da ke lalata amfanin gona.

Kenia Mutomo Dürre
Hoto: DW/J. Scholz

Kasashen yammacin Afirka sun zabura wajen neman hanyoyin dakile matsalar kwari da ke lalata amfanin gona yayin da damina ke kara albarka.

Tsallake zuwa bangare na gaba Rahotanni da Sharhuna