1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matsalar tsaro kalubale a kasashen Afirka ta Yamma

Yusuf Bala Nayaya
May 23, 2019

Matsalar na gawurta daga Najeriya inda har yanzu Boko Haram ke ci gaba da yadda ta ga dama zuwa Nijar inda 'yan ta'addar ke kashe sojojin kasar, haka nan Burkina Faso da mayakan suka kai farmaki majami'u da sauransu.

Tschad Fahne Soldaten Kampf gegen Boko Haram Nigeria
Hoto: Reuters/Emmanuel Braun
Tsallake zuwa bangare na gaba Rahotanni da Sharhuna