1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin tallafa wa 'yan mata a Kenya

03:13

This browser does not support the video element.

December 16, 2015

Tare da tallafin Maryam Meeze ta kungiyar da ke sasanta mabiya addinai a kasar Kenya, 'yan matan da suka haihu na komawa makaranta don kammala karatunsu.