Taron shekara-shekara kan kafofin yada labarai
May 30, 2019![03 | Heinz-Kühn Stiftung – Foto mit Alumni | Peter Limbourg und Armin Laschet](https://static.dw.com/image/48968173_800.webp)
Talla
Tun farko lokacin bude zaman taron Peter Limbourg shugaban tashar ta DW, da kuma Frank-Walter Steinmeier shugaban kasar Jamus, sun yi magana kan batutuwa dabam-dabam kama daga zaben 'yan majalisar Tarayyar Turai, da batun ficewar Birtaniya daga Tarayyar Turai, da sauyin yanayi da sauransu.