1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nagari na Kowa sun sa himma a Borno

03:26

This browser does not support the video element.

Ahmed SalisuSeptember 8, 2016

Likitoci na kungiyar nan ta Doctors Without Boders da ke bada agaji na kiwon lafiya na fadi tashi wajen ceto rayuwar yaran da ke fama da tamowa a Maiduguri wadda rikicin Boko Haram ya haifar.