Najeriya: An yi zanga-zanga kan dokar zabe
February 9, 2026
Talla
'Yan kungiyoyin kwadago da na fararen hula da 'yan siyasa na adawa da masu rajin tabbatar da demokradiyya ne suka gudanar da zanga-zangar domin yin matsin lamba ga 'yan majalisar kan sake tunani game da batu.
Tuni dai 'yan kwadagon suka bayyana aniyarsu ta kauracewa zaben muddin ba su sake duba wannan lamari ba domin a cewarsu kin aikewa da sakamakon ta na'ura zai iya haifar da magudin zabe.