1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Lafiya

Magance matsalar fyade Katsinan Najeriya

03:02

This browser does not support the video element.

October 27, 2022

A kokarinta na magance matsalolin fyade da ke addabar al'ummar Katsina, matar gwamnan jihar Hajiya Zakiya Aminu Bello Masari ta kafa gidauniyar taimakawa matan da suka fuskanci matsalar.