1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Yana kokarin tabbatar da kare hakin jama'a

03:37

This browser does not support the video element.

Oneko Sella ATB
October 2, 2017

Dan shekaru 37, Nicholas Opiyo lauya mai kare hakkin dan Adam ya tunkari kararraki masu tsauri a Uganda. Tare da yan tawagarsa, ya sami nasarar kalubalantar dokar adawa da luwadi sannan yak are sukar lamirin gwamnati da kuma wadanda aka ci zarafinsu. A 2017, Opiyo ya sami lambar yabo ta Jamus da Afirka game da kare hakkin bil Adama wanda lauyoyi kalilan ne ke sha'awar aiwatarwa.