1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rikci ya mamaye siyasar Nijar a daidai lokacin da aka kulla yarjejeniya da AREVA

May 29, 2014

Gwamnatin shugaba Mahamadou Issoufou na Nijar da ke fuskantar kalubalen siyasa ta kulla sabuwar yarjejeniya tsakaninta da kamfanin makamashi na Faransa AREVA.

Hoto: BOUREIMA HAMA/AFP/Getty Images

Gwamnatin shugaba Mahamadou Issoufou na Nijar da ke fuskantar kalubalen siyasa ta kulla sabuwar yarjejeniya tsakaninta da kamfanin makamashi na Faransa AREVA, a daidai lokacin da rikicin ya ki cinyewa a majalisar dokoki.

Tsallake zuwa bangare na gaba Rahotanni da Sharhuna