Sakamakon zaben majalisa a Bahrain
November 26, 2006Talla
Yan adawa na darikar shia na kasar Bahrain,sun sanar da samun nasaran lashe kujeru 16 daga cikin 40,a zaben yan majalisar dokoki da akesaran sanar da sakamakonsa a ayau.Idan har sakamakon ya tabbatta,yan darikar shian zasu samu dama taka rawa a harkokin siyasar wannan kasa dake karkashin,masarautar yan Sunni,koda yake shugaban kungiyar musulmin kasar ta Al-Wefaq Fahim Abdullah,ya bayya shakku dangane da wani tasiri da sakamakon zaben zaiyi a harkokin siyasar kasar. Sai dai yayi gargadin cewa babu zasu amince dayin magudi adangane da sakamakon zaben majalisar dokokin da aka gudanar jiya ba.