1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Sakamakon zaben majalisa a Bahrain

November 26, 2006

Yan adawa na darikar shia na kasar Bahrain,sun sanar da samun nasaran lashe kujeru 16 daga cikin 40,a zaben yan majalisar dokoki da akesaran sanar da sakamakonsa a ayau.Idan har sakamakon ya tabbatta,yan darikar shian zasu samu dama taka rawa a harkokin siyasar wannan kasa dake karkashin,masarautar yan Sunni,koda yake shugaban kungiyar musulmin kasar ta Al-Wefaq Fahim Abdullah,ya bayya shakku dangane da wani tasiri da sakamakon zaben zaiyi a harkokin siyasar kasar. Sai dai yayi gargadin cewa babu zasu amince dayin magudi adangane da sakamakon zaben majalisar dokokin da aka gudanar jiya ba.