Shirin Rana 24.06.2020
June 24, 2020Talla
A cikin shirin za a ji yadda a Najeriya matsalar fyade ta janyo martani dabam- dabam daga shugabanin addinai, inda suka bayyana bukatar daukar matakan hukunci na addinin musulunci da addinin kirista kan mutane da ake samu da hannu wajen aikata laifin fyade