1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Iran ta harba makami mai linzami a Turkiyya

Abdourahamane Hassane
March 9, 2026

Ma'aikatar harkokin tsaro ta Turkiyya ta ba da rahoton cewar Iran ta sake harba mata wani makami mai linzami a karo na biyu duk da gargadin da suka yi mata.

Hoto: Ihlas News Agency/REUTERS

Shugaban Erdogan ya bayyana takaicinsa tare da yin kashedi ga wadanda ya kira makobtan  arziki da ya ce suna nema gurbata dangantaka.

Kawo yanzu dai babu wani karin haske da Iran ta yi dangane da wadannan  makamaida ta harba a Turkiyya  wadanda NATO ta lalata su tun daga sararin samaniya.

 

Tsallake zuwa bangare na gaba Babban labarin DW

Babban labarin DW

Tsallake zuwa bangare na gaba Karin labarai daga DW