1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Taba Ka Lashe: 02.+03.03.2016

March 4, 2016

Shugabannin mabiya addinin Kirista a Najeriya karkashin lemar darikar LCCN sun yi kira ga 'yan Najeriya baki daya da su rungumi juna muddin ana son ci gaba me dorewa.

Bayanin hakan na kunshe ne cikin jawaban da manyan malamai na mabiya addinin na Kirista suka gabatar a yayin kammala taron darikar ta LCCN na kasa da ya gudana a jihar Adamawa da ke Arewa maso Gabashin Najeriya.