1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Karuwar matsalar tsaro a Najeriya

Zainab Mohammed Abubakar
April 29, 2021

Kama daga rikicin Boko Haram da sace mutane domin garkuwa da su zuwa hare-haren kabilanci, sassan Najeriya na fuskantar mummunar barazanar rashin tsaro.

Symbolbild Nigeria Boko Haram
Hoto: Haruna Umar/AP Photo/picture alliance
Tsallake zuwa bangare na gaba Rahotanni da Sharhuna