1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Tallafi ga mabukata lokacin Azumi

03:27

This browser does not support the video element.

April 21, 2022

Yayin da Musulmi a fadin duniya ke Azumin watan Ramadan, ana samun wasu da ke taimaka wa marasa karfi a yankunan da rayuwa ta tsananta a Najeriya ta Arewa.

Wasu al'umma da ke amfani da dandalin sada zumunta na WhatsApp a cikin birnin Katsina, na tallafa wa mabukata a cikin wannan wata na Azumi. Masu ba da tallafin kan hada kudade su sayi kayan abinci su rika bin gidaje suna rabawa ga mabukata.