1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Tantanawa tsakanin Hamas da hukumomin Masar

October 31, 2006

Wata tawagar ƙungiyar Hamas ta kai ziyara a Masar , da zumar tantanawa da hukumomin ƙasar a game da batun zaman lahia a yankin gabas ta tsakiya.

Tawagogin 2, za su masanyar ra´ ayoyi, a kan hanyoyin masanyar forsinonin yaƙi, tsakanin Palestinu da Isra´ila.

Hamas ta bayyana aniyar belin Gilad Shalit, sojan Isra´ila ɗaya, da ta yi garkuwa da shi, tun tun watan Juni da ya gabata, amma da sharaɗin Isra´ila, ta sallami mutane 1000, daga ɗimbin pirsinonin Palestinawa da ke cikin hannun ta.

Saidai tanatanwar na gunadana, a daidai lokacin da rundunar Isra´ila, ta kashe magoya bayan Hamas guda 2, da sanhin sahiyar yau , a Khan Yunes, dake zirin Gaza.