1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Taron jammiyyar SPD

January 6, 2007

Magabatan jammiyyar SPD dake nan Jamus na gudanar da taro a birnin Bremen,domin tattauna makomar tsare tsaren kasar.Jammiyyar wadda ke gwamnatin hadin gwiwa da jammiyar masu raayin mazan jiya , akarkashin jagorancin Angela Merkel ,na samun matsin lamba daga wasu dake cewa ,tana rasa makomar ta na siyasa awannan kasa.Batutuwa muhimmai biyu da ake tattaunawa a taron na jammiyar SPD ,na yini biyu dai sun hadar da gyare gyaren harkokin lafiya da kasuwar kwadago.