1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Tsanantar hare-haren yankin Niger Delta

Zainab Mohammed AbubakarJune 2, 2016

A 'yan makonnin da suka gabata tsagerun yankin kudancin Najeriya sun tsananta harin da suke kaiwa bututu da rijiyoyin mai da ke yankin, kana suna ikirarin neman 'yancin kai.

Niger Kämpfer
Hoto: picture-alliance/dpa
Tsallake zuwa bangare na gaba Rahotanni da Sharhuna