1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Tsaro a Najeriya da Nijar cikin mummunar hali

Abdourahamane Hassane
September 2, 2021

A yayin da a Najeriya ake ci gaba da ba da rahotannin sace-sacen 'yan makaranta tare da yin garkuwa da su a yankin arewa maso gabashin kasar. A Nijar a yammacin kasar hukumomin ne suka dage dokar haramta hawan babura.

Nigeria Soldaten patrouillieren in Tungushe
Hoto: AFP/Str

Al'amura na kara yin muni a arewa maso gabashin Najeriya, inda ake ci gaba da sace dalibai tare da yin garkuwa da su a sassa dabam-dabam na yankin arewacin,Abin da ya tilasta wa shugabanin a Jihar Zamfara zartas da dokar rufe kasuwanni da makarantu tare da haramta sayar da man fetir da dai sauran mataka.Yayin da a Nijar a yankin yammacin a Jihar Tillaberi duk da irin yada ake kai hare-hare a jihar hukumomi suka dage dokar haramta hawan babura. Daga kasa mun tanadar muku da rahotanni dangane da wannan batu

Tsallake zuwa bangare na gaba Rahotanni da Sharhuna
Tsallake zuwa bangare na gaba Babban labarin DW

Babban labarin DW

Tsallake zuwa bangare na gaba Karin labarai daga DW