1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kwango ta sa dokar hana fita

Abdul-raheem Hassan
May 2, 2021

Harin ya faru bayan Shugaban kasar Felix Tshisekedi ya ayyana dokar hana fita a larduna biyu da aka samu asarar rayuka kusan 300 sakamakon rikicin kabilanci da yawaitar hare-haren 'yan bindiga.

DR Kongo Provinz Ituri | MONUSCO- Friedenstruppen
Hoto: Alexis Huguet/AFP

'Yan bindiga dadi sun  kashe akalla mutane 19 ciki har da sojojin gwamnati 10 a wasu tagwayen hare-hare da suka kaddamar kan kauyuka biyu a gabashin kasar.

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya Unicef, ya ce rikici da ke faruwa a gabashin kasar ya tsananta halin rayuwa bayan tilasta sama da mutane miliyan daya da rabi gudun hijira, wasu miliyon biyu na cikin tsananin bukatar gajin gaggawa.

Tsallake zuwa bangare na gaba Babban labarin DW

Babban labarin DW

Tsallake zuwa bangare na gaba Karin labarai daga DW