'Yanci bayan zama karkashin Boko Haram03:35This browser does not support the video element.Muntaqa Ahiwa/Jan-Philipp Scholz/LMJ06/01/2016June 1, 2016Wata 'yar garin Madagali da ke jihar Adamawa a Tarayyar Najeriya da ta tsere daga hannun 'yan Boko Haram, ta bayyana halin kunci da kuma azaba da mata ke fuskanta a dajin Sambisa.Kwafi mahadaTalla