1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Yarjejeniya tsakanin manoma da makiyaya

November 3, 2016

A jamhuriyar Nijar, ana ci gaba da nemo hanyoyin da zai takaita wutar rikici tsakanin manoma da makiyaya da ke ci gaba haddasa asarar dukiyoyin al'umma da dama.

Niger Normaden Fulani Scharfherde bei Gadabeji
Hoto: AP

Masana tarihi na bukatar a waiwayi tsohuwar yarjejeniya da dokoki na shekarun baya da ya tanadi al'amuran da suka shafi manoma da makiyaya da zai warware takaddama da ke ci gaba da haddasa rigingimu a kasashen Najreriya da Nijar.

Tsallake zuwa bangare na gaba Rahotanni da Sharhuna