Rikice-rikiceSudan
Sudan: Yaushe za a daina yaki?
June 25, 2026
Talla
Hukumar Kula da 'Yan Gudun Hijira ta Norway (NRC) ta sanar da hakan ga kamfanin dillancin labaran Jamus dpa, inda ta ce an kange kimanin mutane rabin miliyan na tsawon makonni.
Mutanen na cikin halin tsaka mai wuya na hare-haren jirage marasa matuka daga mayakan na RSF a kowacce rana. Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya da Amurka da kasashen Turai da suka hadar da Jamus, sun ce suna ankare da yanayin da ake ciki a yanzu haka a Sudan din.