1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Yiwuwar fuskantar karancin cimaka sakamakon ta'adin farin dango

02:49

This browser does not support the video element.

March 9, 2020

Sakamakon ta’adin farin dango a wasu kasashen Afirka na wasu makonni a halin yanzu, Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi kan yiwuwar kasashen da abin ya shafa su iya gamuwa da karancin cimaka.