1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci kulla yarjejeniya a Libiya

Abdoulaye Mamane Amadou
August 9, 2019

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin da ke fada da juna a Libiya da su tsagaita wuta don bai wa jama'a damar samun sukunin gudanar da bukukuwan Sallah ba tare da fitina ba.

Libyen Bürgerkrieg
Hoto: AFP

Majalisar Dinkin Duniya ta ce tana mai fatan samun cimma wata kwarya-kwaryar yarjejeniya daga bangarorin biyu da ke yaki da makamai a yau din nan, tare da fatan soma aiki da yarjejeniya tun daga gobe Asabar har  zuwa karshen bukukuwan na babbar sallah.Tun a cikin watan Aprilun wannan shekarar ne sojojin da ke biyayya ga madugun yaki Khalifa Haftar suka yunkuri aniyar kwace iko da birnin Tripoli a hannun gwamnatin hadin kan kasar mai samun goyon bayan Majalisar Dinkin Duniya, rikicin.

Tsallake zuwa bangare na gaba Babban labarin DW

Babban labarin DW

Tsallake zuwa bangare na gaba Karin labarai daga DW