1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ba a da tabbbas dangane zaɓen wanda ke cike da ruɗani

Abdourahamane HassaneJuly 21, 2015

An buɗe runfuna zaɓe a Burundi a zaɓen shugaban ƙasar da ke gudana a yau cikin rikici.Wanda'yan adawar suka ƙaurace masa kann cewar za saɓama doka.

Parlamentswahlen in Burundi
Hoto: AFP/Getty Images/L. Nshimiye

'Yan adawar ƙasar sun ce zaɓen bai halarta ba,saboda takarar shugaba Pierre Nkuriziza a waadi na uku, ta saɓama kudin tsarin mulkin ƙasar.

Tun da farko Cocin Roman Katolika na ƙasar ta janye daga lura da saka ido a kan al'amuran zaɓen saboda rashin sahihancinsa.

A jiya a cikin dare an ji ƙaran wasu abubuwan da suka fashe tare da jin ɗuriyar harbe-harbe wanda aka ci gaba da yin harbe-harben.Wasu rahotannin da ke zo mana sun ce mutane biyu sun mutu ɗaya ɗan sanda da wani farar hula.

Tsallake zuwa bangare na gaba Babban labarin DW

Babban labarin DW

Tsallake zuwa bangare na gaba Karin labarai daga DW